HomeBlogBARKA DA ZUWA DANDALIN DAMAGARWA ZINDER TA JANHURIYAR NIGER. FILINE: NA FADARKAWA NISHADANTARWA DA ILMANTARWA HARDA SADA ZUMUNCI.Zinder garin mune

AIYUKA MASU SAUKIN SA MUTUN A ALJANA

AIYUKA MASU SAUKIN SA MUTUN A ALJANA
»» DAGA CIKIN AIYUKA MASU SAUKI DA SUKE KAI MUTUM ALJANNA «« 1- Kulawa da Maraya: Annabi (S.A.W.) yace: (Ni da mai daukar nauyin Maraya a aljanna kamar haka muke, sai yayi nuni zuwa ga yatsarsa manuniya da ta tsakiya sai ya buda tsakaninsu). @ ﻩﺍﻭﺭ 2 . ﻱﺭﺎﺨﺒﻟﺍ- Yin Zikiri bayan gama alwala: Manzon Allah (S.A.W.) yace: (Babu wani daga cikin ku da zaiyi alwala sannan ya kyautata alwalarsa, sannan bayan ya gama yace: { ﻚﻳﺮﺷﻻ ﻩﺪﺣﻭ ﻪﻠﻟﺍ ﻻﺇ ﻪﻟﺇﻻ ﻥﺍ ﺪﻬﺷﺍ ﻪﻟ ﻮﺳﺭﻭ ﻩﺪﺒﻋ ﺪﻤﺤﻣ ﺎﻧﺍ ﺪﻬﺷﺍﻭ ﻪﻟ }. face an bude masa kokofin aljanna guda Takwas, yana shiga ta inda yaga dama). @ 3 . ﻢﻠﺴﻣ ﻩﺍﻭﺭ- Yin Sallar Assuba da La'asar acikin Jam'i: Annabi (S.A.W.) yace: (Duk wanda ya sallaci Sanyi guda biyu, “yana nufin sallar assubà da La'asar” ya shiga aljanna). @4 . ﻢﻠﺴﻣﻭﻱﺭﺎﺨﺒﻟﺍ- Kiyaye Salloli guda biyar na Farillah akan lokacinsu: Annabi (S.A.W.) yace: (Dukkan wanda ya sallaci sallolin farilla akan lokacinsu, yana da alkawali awajan Allah ya shigar da shi Aljanna) @ ﻲﺋﺎﺴﻨﻟﺍﻭ . ﺩﻭﺍﺩ ﻮﺑﺍﻭ ﺪﻤﺣﺍ ﻩﺍﻭﺭ 5 .- Yin biyayya da kyautatama iyaye: Manzon Allah (S.A.W.) yace: (Allah ya tumurmusa hancinsa, Allah ya tumurmusa hancinsa, Allah ya tumurmusa hancinsa, sai akace wanene ya Manzon Allah?? sai yace: Wanda ya riski mahaifansa guda biyu ko guda daya bayan girma ya kamasu, sannan bai shiga Aljanna ba. @ 6 . ﻢﻠﺴﻣ ﻩﺍﻭﺭ- Kiyaye Harshe da al'aura: Annabi (S.A.W.) yace: (Wa zai kiyaye min tsakanin labbansa guda biyu “yana nufin harshe" da al'aurarsa, ni kuma zan lamince masa shiga aljanna) @ ﻩﺍﻭﺭ 7 . ﻱﺭﺎﺨﺒﻟﺍ- Yin Sallah raka'a biyu bayan alwala, tare da halarto da zuciya lokacin sallar: Annabi (S.A.W.) yace: (Babu wani musulmi da zaiyi alwala sannan ya kyautata alwalarsa, sannan yayi sallah raka'a biyu, ya fuskanci Allah acikin sallarsa da zuciyarsa da fuskarsa, face Allah ya bashi aljanna). @ ﻢﻠﺴﻣ ﻩﺍﻭﺭ . Ya Allah ka bamu ikon aikata ayyukan da zaka yarda damu saboda su. »»»»» AMEEN «««««
Back to posts
This post has no comments - be the first one!

UNDER MAINTENANCE
ZINDER GARIN MALAMMAI
Please log in or sign up to chat

Welcome

Hey, zinderniger.wapdale.com - this is a placeholder text on your new XtGem mobile site. To add more content or modify this text snippet use the building tool and start publishing stories, links, pictures using our easy-to-use visual publishing tool. XtGem is a visual mobile site building tool and online presence enabler, allowing users to create and host their very own mobile site. We provide PHP support, no forced ads and lots of other advanced features, such as custom domains or full source code editing support.

ZINDER GARIN MUNE

XtGem Forum catalog